Hausa Novels

Hausa Novels

Share

Dandalin Hausa Novels.. wannan page ne na farko da muke kawo muku dubban littafin Hausa kyauta.

15/04/2026

KADDARA ME MUNI WALLAHI BAN KASHE KOWA BAH

Karfe 11 na dare…
Na dawo daga raka abban Sayyid airport. Har jirginsu ya tashi zuwa Dubai kafin na juyo. Dare ya yi sosai, iska tana kadawa a hankali, gari ya yi shiru k**ar kowa ya shiga cikin bacci mai nauyi.
Ina shigowa gida…
Sai zuciyata ta buga.
Na hango jini a kofar palor.
Ba karamin firgita na yi ba. Na tsaya cak na kalli kofar sosai, zuciyata na bugawa k**ar zata fito. Kafin na kara matsawa, sai na lura da wani abu mafi muni…
Gate a bude.
Alhalin na san sarai na rufe shi kafin na fita.
“Subhanallah…” na furta a hankali.
A hankali na fara takawa cikin tsoro, ina jin k**ar ana kallona daga wani wuri. Shiru ne sosai, har numfashina nake ji.
Na taka jinin…
Har yanzu yana sabo.
Wani abu ya faru kwanan nan.
Na iso bakin palor… kofar a dan bude take.
Sai na ji wata kara daga ciki—
k**ar ana jan abu a kasa…
Na tsaya.
Numfashina ya tsaya.
Shin wa yake ciki?
Ko me yake faruwa a gidana?
Na dan tura kofar kadan…
Sai na ga—
(za a ci gaba…)

13/04/2026

zamu dawo kawo Labari sosai a wannan page din

03/05/2025

GIDAN UNCLE
CIGABA..

Firgigit ta dawo hayyacinta lkcn da taji hannunsa saman breast dinta yana latsasu k**ar balo taja numfashi tare da riqe hannunsa tanajin yanda dumin jikinsa ke ratsa nata jikin yana saukar Mata da kasala, qasa yayi da ita ya dauko wata Allah a gefensa ya k**a damtsenta zaiyi Mata ta zabura zata gudu yayi saurin riqeta yana Mata kallonsa da yake sanya qirjinta lugude dole ta tsaya jikinta na rawa ya tsira mata Allurar ya dauko wani shayi me zafi ya bata yace saita shanye kan dole badon tanaso ba ta shanye tana gamasha gumi ya rinqa karyo Mata ta rinqajin jikinta yana wani zum zum musamman gabanta take ta k**a mammatse qafafu, shi kuwa shedanin ya zuba Mata ido yana ganin yanda take rawar cinya yana murmushi yasan yau haqansa na shekara da shekaru yacimma ruwa.
Miqewa tayi tana riqe gabanta tana cije lebe tana hawaye ta matsa gabansa tayi saurin K**a dick dinsa tace “Un... Uncle..." Sake tura Mata joystick din tasa yayi ta rinqa murzata yana numshe ido yana wani hura hanci ya hadata da jikinsa ya zare rigar jikinta ya rinqa shafa mazaunanta yana tura hannunsa qasanta ta baya yanajin yanda take tsiyaya, itanma daga Masa qafa tayi ta sake tura hannun s**a sani numfashi tare ya dagata cak ya nufi dakinta da ita ya kulle qofar da key ya kwantar da ita a gadon ya kwanta a gefenta.

Kafin ya gama kwanciya ma ta mirgino ta bude masa qafafunta tace “don Allah kasha Uncle Fatah gindina zai fita nashiga ukuna ni Hudah wacce irin allura kayimin Uncle..." Murmushi yayi ya dora bakinsa kan nononta yana tsotsa yana cizawa yana murza dayan yana shafo gabanta yana jan zuciya sai bulbular da ruwa takeyi me yauqi shikuma ya rinqa tura yatsansa yana karkadashi saman fatar gabanta tuni zuwa lkcn da gams ficewa daga hayyacinta ta rinqa turo masa gabanta yana qwaqula kafin daga bisani shima yakai qarshe ya miqe ya haura samanta ya buda qafafunta ya saita Mata aiki ya rinqa kokawar shigarta............

Zamu saka complete

29/12/2024

Assalam Alaikum mabiya wanann shafin

Yaya kuke Insha Allah zamu dawo kawo Muku littafi Bayan tsawon lokaci da Muka kwashe sak**akon matsala da mukayi ta fuskanta.

Kuyi mana likes da comments Insha Allah January akwai zafafan littafi suna hanya

19/10/2023

RUHIN JARUMTAKA!
*
Babi na 1: Aymanul Faris
*

*
Shimfiɗa: Barka da wannan lokaci jama'a, mun dawo bakin aiki. Allah yasa yadda muka fara rubuta littafin nan, mu gama shi lafiya. Fatan zaku bamu haɗin kai, ta hanƴar yin sharhi, likes kai har ma sharing.
*
Marubucin littafi: ✍️Umar Sangaru✍️
**
*Ƙauyen Gazwar na ɗaya daga cikin kauyukan dake cikin jahar Mauzil ta birnin Damashkar. Gaba ɗaya mutanen dake cikin wannan ƙauye 'yan wata ƙabila ce da ake kira banu Kuyuru. Allah ya horewa kabilar Babu Kuyuru gawurtattun sadaukai majiya karfi, da kuma zaratan jarumai masu dakakkiyar zuciya, baiwar iya yaki da sarrafa takubba. Adadin mutanen wannan ƙabila ba zai wuce dubu uku ba, kuma Allah yayi su masu tsananin kyawu ne mazansu da matansu.
Ƙauyen Gazwar na bisa wani ɗan karamin tsibiri ne wanda teku da manyan duwatsu s**a kewaye, basu da wata sana'a da ta wuce noma da kiwo saboda albarkar ƙasar da suke da. Kuma wani iko na Allah a shekara suna iya noma abinda mutanen birnin Damashkar zasu ci gaba dayansu har tsahon wata shekarar, bisa wannan dalili ne ƙabilar Banu Kuyuru suke samun kudin shiga kwarai da gaske. Shugaban kabilar ya kasance wani sadaukin mutum mai tsananin adalci da ake kira Hasanul Jalwar bn Kusuful Jalwar.
Shugaba Hasanul Jalwar ya kasance sadaukin sadaukai kuma jarumin jarumai, don kaf cikin kabilar Banu Kuyuru babu wani sadauki mai karfin damtse k**ar sa. Haka kuma ya kasance adali mai son al'ummarsa suma kuma suna tsananin kaunarsa saboda yadda yake kishinsu da son ci gabansu. Hasanul Jalwar yana da matar aure guda daya jal, wata kyakkyawar mace wacce ake kira da suna Hajriya. Sai da s**a yi aure da shekaru bakwai sannan Allah ya albarkace su da samun haihuwa, s**a haifo wani kyakkyawan jariri wanda s**a kira shi da suna, AYMANUL FARISI.
Aymanul Faris kyakkyawan saurayi ne ɗan kimanin shekaru goma sha tara. Yana da murɗaɗɗen jiki da tarin ƙwanji. Fatar jikinsa fara ce tas, irin farin da ba kowanne farin mutum keda kalarsa ba, fari mai bayar da haske. Gashin kansa baƙi ne wuluk, kai kace rina shi akayi. Idanuwansa ma farare ne tamkar farar madara, da wani ɗigon baƙi tamkar an ɗiga tawada a cikinsu. Tun Aymanul Faris yana ɗan shekara bakwai shugaba Hasanul Jalwar ya ke bashi horon yaki, tun yana kuka saboda tsananin wahalar da yake sha, har ya saba. Lokacin da ya kai shekara goma sha tara sai ya zamo ɗaya daga cikin manyan zaratan dakarun wannan ƙabila, saboda tsananin jarumtakarsa da juriyarsa. Sau uku Aymanul Faris yana yin gagarumar jarumtaka wacce take girgiza dukkan wani mahaluƙin da ke zaune a ƙauyen Gazwar.
A karon farko da ya fara nuna jarumtakarsa shine, lokacin da waɗansu dakarun sumame s**a kawo mamayar bazato izuwa tsibirin Gazwar bisa jiragen ruwa. Da sassafe ne kafin rana ta fito, kafin kowa ya tashi daga bacci kawai sai aka jiwo kururuwar mazaje daga can bayan gari, nan fa kowa ya farka a firgice aka fara iface-iface da guje-guje saboda tsananin razana. Jarumai s**a fara ɗaura ɗamarar yaki suna tunkarar bayan gari inda suke jiwo wannar kururuwa, mata da kananun yara kuma s**a fara kulle ƙofofin gidaje suna buya. Saboda wannan shine karo na farko da aka taɓa kawowa ƙauyen Gazwar mamayar bazato.
Aymanul Faris na kwance a cikin ɗakinsa bisa gado yana ta sharar bacci kawai sai yaji iface-ifacen jama'a ya soma cika garin, cikin hanzari ya farka a firgice sannan ya sauƙo daga kan gado, ya zaro takobinsa dake jikin bango, ya ruga da gudu ya nufi kofar gida. In banda takalminsa da dogon wandon dake jikinsa babu komai a jikinsa.
Tabbas Aymanul Faris ya kasance jarumi mai murɗaɗɗen jiki da tarin kwanji, gashi dai yaro ne dan shekara goma sha tara, amma jikinsa ya mummurɗe tamkar wani tsohon sadauki.
Lokacin da Aymanul Faris da sauran mayaƙan ƙabilar banu Kuyuru s**a iso gaɓar teku sai s**a hango wadansu girɗa-girɗan sadaukai tsaitsaye a cikin manƴa-manƴan jiragen ruwa, dauke da muggan mak**an yaki suna ta ihu da kururuwa tamkar zasu ci babu. Kallo daya mutum zai yiwa sadaukan ya razana saboda tsananin girmansu, faɗinsu da kuma kaurinsu. Idan kuwa mutum yayi arba da waɗannan zabga-zabgan mak**an dake hannunsu sai ya saki fitsari a wando saboda tsananin razana. Adadin 'yan fashin zai kai dubu biyar kuma gaba dayansu sanƴe suke da baƙaƙen tufafi, sun rufe fuskokinsu da wani irin ƙyalle mai launin kore, wani garjejen ƙaton mutum ne mai ƙirar mutanen farko tsaye a gabansu kai da gani kasan shine shugabansu.
Koda waɗannan 'yan fashi s**a ga dakarun su Aymanul Faris 'yan tsiraru sai s**a fara bushewa da dariyar mugunta, domin sun tabbatar da cewa sai sun sami nasara akan su. Ba tare da ɓata lokaci ba aka tuko waɗannan jiragen ruwa na ƴan fashin s**a zo bakin gaba, 'yan fashi s**a sassauka s**a yi jeru laya-layi suna masu jiran umarni.
Garjejen mutumin nan ya ratso ta tsakiyarsu sannan yazo ya tsaya a gabansu, ya kurawa Aymanul Faris idanu tamkar mai yin nazarin wani abu. Daga bisani kuma ya kyalkyale da dariya ya dubi Aymanul Faris ya ce, "Tabbas ku kanku kun san cewa sai munyi nasara akanku, mene ne dalilin da yasa zaku wahalar da kanku, ku fito domin gwabza yaki damu alhalin kun san cewa baza kuyi nasara ba?" Aymanul Faris ya daka masa tsawa ya ce, “Kai katon banza! Mene ne dalilinka na zuwa har kauyenmu kana son ka farmake mu, shin kai ɓarawo ne ko kuma dan fashin kan teku?” Katoton mutumin yayi shuru yana mai kurawa Aymanul Faris idanu.
Tsahon dan lokaci sannan ya bushe da wata mahaukaciyar dariya ya ce, “Tabbas ba zan yi mamaki ba, idan aka ce babu wanda ya sanni akan wannan tsibiri naku. Saboda nasan bakwa yawo, babu inda kuke zuwa kullum kuna kan wannan tsibiri naku. Suna na RASHBIR ɗan KAIRUFA, gogaggen ɗan fashin kan ruwa wanda ya gallabi gaba dayan tekun birnin Damashkar. Na jima ina fakon wannan ƙauye naku, kuma na jima ina tura 'yan leken asiri domin ganin ribar da kuke samu. Tabbas a yau sai na hallaka kowa dake wannan tsibiri sannan na kwashi komai dake kan wajen wanda ya shafi dukiya ko allura bazan bar muku ba.” Lokacin da dan fashi Rashbir yazo nan a zancensa, sai ran Aymanul Faris ya ɓaci ya sake daka masa tsawa a karo na biyu, ya ce, “Na rantse da girman iyayena, ko allura guda ɗaya baku isa ku ɗauka a wannan ƙauye namu ba, kuma na rantse da darajar iyayena ni kaɗai ɗinnan sai na tarwatsa wannan baƙar runduna taka ba tare da na nemi taimako daga ɗaya daga cikin dakaruna ba.” Yana gama faɗin haka ya juyo ya dubi mayaƙan ƙabilar banu Kuyuru dake tsaitsaye a bayansa, ya ce, "Bana buƙatar taimakon ɗaya daga cikinku, ku barni dasu ni kaɗai tabbas yau zan basu mamaki. Aymanul Faris na gama fadin haka ya ɗaga takobinsa sama ya falfala da gudu cikin 'yan fashin nan, sauran mayakansa s**a tsaitsaya a inda suke cikin jimami da tsoro, saboda basu taɓa ganin jarumtakar Aymanul Faris a zahiri ba, amma da s**a tuno cewa ƊAN GIWA, GIWA NE, sai hankalinsu ya kwanta don sun san jarumtakar Hasanul Jalwar. Kai hasalima a cikin zuri'ar su Hasanul Jalwar ba'a taɓa samun rago ba, a kullum sadaukai da jarumai ake haifowa.
Koda su sadauki Rashbir s**a ga haka sai s**a ce dawa aka hadamu? Nan fa aka ruguntsume da mugun azababben yaki, aka fara ragargazar mazaje. Duk inda Aymanul Faris ya kai sara sai dai kaga kawunan bil'adama ko kafadunsu yana tashi sama, jini yana tsartuwa. Ihu kuma ya cika kunnen duk wata halitta dake wannan waje. Ya wanzu a tsakiyarsu tamkar shaiɗani, yana kai SARA DA S**A cikin baƙin zafin nama da bajinta. Sadauki Rashbir na zaune bisa dokinsa yana ganin yadda wannan gumurzu ke wakana cikin nishadi tamkar ba dakarunsa ake kashewa ba, sai murmushi yake.
A duk lokacin da wadannan dakaru s**a lullube Aymanul Faris sai ya yi kururuwa ya tarwatsa su da karfin saran takobinsa, kai sai da ta kai cewa Aymanul Faris ya rine da jinin wadannan dakaru. Koda aka shafe sa'a ɗaya da rabi ana wannan gumurzu sai dakarun sadauki Rashbir s**a fara gajiya suna sarewa, shi kuma Aymanul Faris tamkar ma a lokacin ya fara wannan gumurzu. Nan fa ya ci gaba kashe dakarun sadauki Rashbir, kisa mai muni domin mutum ɗaya sai yayi masa aƙalla sara biyar ko bakwai. Kan kace me wannan tuni ya kashe kaso biyu cikin ukun dakarun sadauki Rashbir, ba tare anyi masa rauni ko guda ɗaya ba. Nan fa waɗanda s**a rage ɗin s**a rude s**a fara guduwa suna faɗawa cikin teku, sadauki Rashbir ya daka musu tsawa, ya ce, “Su tsaya, komai rintsi komai wuya su tabbatar da cewa sun sare kan Aymanul Faris.” Koda Aymanul Faris yaji umarnin da Rashbir ya basu sai ya sake falfalawa da gudu ya shiga tsakiyar dakarun nan, ya yi ta ragargazar su. Sai dai a wannan lokaci Aymanul Faris a matukar fusace yake, yaƙi yake da dukkanin karfinsa da juriyarsa. Nan fa ya zamewa wadannan dakaru guguwar bala'i yayi ta saransu da s**arsu aka rasa mutum daya jal, da zai sami nasarar koda lakutar jikinsa. Koda mayaƙansa s**a ga irin barnar da yake yi sai s**a cika da tsananin mamaki, basu taɓa tsammanin jarumtakarsa ta kai haka ba. Kafin kace me wannan tuni Aymanul Faris ya gama kashe 'yan fashin nan gaba ɗayansu ko ɗaya bai tsira ba. Wani abun mamaki shi ne har yanzu Rashbir na zaune bisa dokinsa bai ko motsa ba, kawai ya kurawa Aymanul Faris idanu. Koda yaga Aymanul Faris ya gama kashe dakarunsa sai ya sauƙo daga kan dokin, ya tsaya a daidai inda Aymanul Faris ke tsaye. Ya fiddo wani abu mai k**a da madubin tsafi ya nuna Aymanul Faris da shi, wani farin haske ya fito daga cikin madubin tsafin ya haska Aymanul Faris sannan ya ɓace ɓat.
Ɗan fashi Rashbir ya bushe da dariya ya nuna Aymanul Faris da ɗan yatsansa guda ya ce, “Tabbas ka cika jarumi kuma ka burgeni, amma ba zan fafata da kai ba, domin kuwa na sami abinda ya kawo ni.” Yana gama faɗin haka ya juya falfala da azababben gudu yana mai kyalkyala dariya, ya shiga cikin ɗaya jiragen ruwan nan ya gudu. Nan take dukkanin dakarunsa ma da Aymanul Faris ya kashe s**a bace bat! Tamkar basu taba wanzuwa a wajen ba.
Koda Aymanul Faris yaga faruwar wannan al'amari sai yaji gabansa ya faɗi, zuciyarsa ta buga da ƙarfi, ya tabbatar da cewa lallai wannan ɗan fashi turo shi akayi, domin yazo yaga tsananin jarumtakarsa. Aymanul Faris ya tambayi kansa to wane ne zai turo shi? Amsar da ya gagara baiwa kansa kenan. Har yunƙura da niyyar ya bi bayan sadauki Rashbir, yaga ai tuni ya ɓace a cikin duhun hazon dake bisa tekun. Kawai sai ya juya ya nufi hanyar da zata mayar da shi cikin ƙauyen Gazwar.
Abinda Aymanul Faris bai sani ba shine ko kadan ba fashi bane, ya kawo su Rashbir wannan tsibiri. Kawai wani uban gidansu ne ya turo su, domin suyi masa farautar wani jarumi da yake nema, wanda zai taimaka masa sosai a waɗansu gawurtattun sata da zaiyi.
*
Aymanul Faris yana komawa gida ya baiwa mahaifinsa labarin duk abinda ya faru, koda Hasanul Jalwar yaji wannan labari sai ya cika da tsananin mamaki, domin kuwa a duk faɗin kauyen Gazwar shi kaɗai ne yasan waye Rashbir. Amma sai ya dubi Aymanul Faris ya ce, kada ya fadawa wani wannan batu.
Wata rana da yammaci jama'a na gona suna ta aiki, kwatsam! Ba zato ba tsammani sai aka ga ruwan teku ya soma hautsinewa, wani irin huci ya soma fesowa izuwa cikin Ƙauyen, ruwa ya soma fantsama da feshi. Kasancewar ƙauyen Gazwar a bakin teku yake basu da zafi, kullum sanƴin hunturu ne keta kaɗawa. Fiye da shekaru ɗari babu wata muguwar halittar da s**a taɓa gani ta fito daga cikin tekun ta shigo ƙauyen Gazwar, saboda tsarin da kakan Hasanul Jalwar yayi.
Wata irin zabgegiyar macijiya ta faso wannan ruwa ta afka cikin gari, tsahonta ya kai kamu sittin kuma tana da wani katon baki wanda take hadiye giwa dashi komai girmanta. Nan fa wannan macijiya ta fara lankwame jama'a wadanda ke gudun ceton ransu, kan kace me, ta lamushe mutum talatin. Nan fa ta tashi hankalin wannan ƙauye, jama'a s**a tarwatse kowa yana ta kansa. Kawai sai gani aka yi Aymanul Faris ya tunkari inda wannan macijiya take da gudu tamkar zai tashi sama, babu komai a hannunsa face wani zabgegen gatari mai tsananin kaifi, a wannan karon ma ko riga babu a jikinsa.
Lokacin da yayi arba da wannan ƙatuwar macijiya sai kirjinsa ya buga da ƙarfi, don tun da yake bai taba yin arba da wata halitta mai tsananin girma da muni k**ar wannan macijiya ba. Tana da dogin hakora masu tsananin tsini, a yayin da wani jan dafi keta zirya a tsakaninsu, idanuwanta jajawur ne tamkar wuta ke ruri a cikinsu. Komai dakewar zuciyar mutum indai yayi arba da wannan macijiya sai ya razana, musamman ma idan mutum yaga doguwar jelarta wacce akalla zata kai gammo nadi arba'in.
Aymanul Faris na tsaye kawai yaga wannan macijiya ta kawo masa duka da jelarta, nan fa ya daka wani wawan tsalle izuwa gefe guda. Jelar ta sami wani katon dutse dake bakin teku, take dutsen ya tarwatse tamkar an nika shi. Koda ganin haka sai hankalin Aymanul Faris ya dugunzuma domin kuwa ya tabbatar cewa lallai yau ya gamu da gamonsa. Kawai sai shima ya daga gatarinsa sama ya falfala da gudu s**a ruguntsume da yaki da wannan macijiya, ya zamana cewa yana kai mata sara da duka ita kuma tana zane shi da jelarta kuma tana kawo masa hadiya da bakinta. Sai da s**a shafe rabin sa'a a haka ba tare da sun tabuka komai ba, amma Aymanul Faris ya soma gajiya saboda tsananin zafin namar wannan macijiya. Duk inda Aymanul Faris ya sara a jikin macijiyar da wannan ƙaton gatari dake hannunsa, tartsatsin wuta ne ke tashi maimakon yaji mata rauni. Kawai sai ta shammace shi ta kawo masa duka da jelarta dukda cewa ya goce amma sai da samu nasarar samunsa, saboda karfin dukan sai da Aymanul Faris ya yi sama ya fado kan wani dutse, take kansa ya fashe jini ya fara tsiyayowa yana gangarowa daga kan dutsen, take yaji kansa ya yi masa nauyi, ya gagara motsawa.
Kwatsam! Bazato yaji alamun bakin wannar macijiya a kasan sawayensa, koda ya ɗago kansa da ƙyar sai yaga ashe macijiyar ce ta fara haɗiye shi tun daga ƙasan sawayensa. Kuma har ta kusa ta iso ƙugunsa, lamarin da yayi matukar dugunzuma masa hankali kenan gashi ba zai iya motsin kirki ba, bare ya ceci kansa.
Yana cikin wannan hali ne wata dabara ta fado masa, dama akwai waɗansu adduna guda biyu ɗaure a ƙugunsa masu tsananin kaifi, sai da ya bari macijiyar tazo dai-dai kugunsa kawai sai ya shammaceta ya zare wadannan adduna sannan ya farke bakinta dasu cikin bakin zafin nama. Ai kuwa sai jini ya yi feshi daga bakin macijiyar ta sulale kasa matacciya.
Bisa mamaki sai itama gawar wannan macijiya ta bace bat! Aymanul Faris ya sake cika da tsananin mamaki ya rasa me yake faruwa?
***
SARKIN DA KE mulkin birnin Damashkar a wannan zamani ya kasance wani gawurtaccen jarumi mai suna AYUBUL ZAIRIY ɗan JAMNAS. Wannan sarki ɗan wata ƙabila ce da ake kira banu Huturu. Mutanen wannan ƙabila sun kasance ƙarfafan sadaukai, amma suna da bambanci da sauran mutane. Bambancinsu shi ne duk wani ɗan ƙabilar banu Huturu gashin kansa ba baƙi bane siɗik, mafi yawancinsu gashin kansu ruwan ƙasa mai haske. Wannan sarki ko kaɗan bai san tausayi ba, karamin hukuncinsa shi ne kisa, babu abinda yake burge sarki Ayubul Zairiy a duniya k**ar yaga jinin mutane nata kwarara a ƙasa.
Ayubul Zairiy na da wata kyakkyawar 'ya guda daya, da ake kira da suna Jaanu. A duniya babu abinda wannan sarki keso k**ar Jaanu, babu abinda ba zai iya yi ba a dominta. Kasancewar sun bambanta halayya da sarki sai ya zamo ita kadaice mai taka masa burki a sha'anin zaluncinsa. Kwatsam! Wata rana sarki Ayubul Zairiy na kwance yana ta shara bacci, ya farka a birkice gami da kurma uban ihu. Koda ya ganshi kwance a tantinsa sai ya mike tsaye ya kirawo hadiminsa ya ce yaje ya taho masa da boka Ruguzan.
*
Bayan tsahon dakika dari da ashirin sai ga bayyanar boka Ruguzan tare da wannan hadimi. Ruguzan ya kasance siririn mutum dogo, fari fat. Idanuwansa da kunnuwansa suna k**a da na mutanen birnin Sin, a wannan lokaci yana sanye da bakaken tufafi samfurin kasashen Larabawa. Kallo daya zaka yi masa ka tabbatar da cewa ya cika mashahurin boka saboda kamshin sihiri da k**alar tsafi dake tashi a jikinsa, boka ya kai boka.
Sarki Ayubul Zairiy ya sallami wannan hadimi sannan ya dubi boka Ruguzan ya ce, "Ya abin dogarona, kayi sani cewa a cikin baccina nayi wani mummunan mafarki wanda yayi matukar tayar mini da hankali. Ba komai na gani a cikin wannan mafarki ba face, wadansu mutane kimanin su goma sun shigo cikin wannan kasar tawa, suna ta ragargazar dakaruna. Tun da nake a duniya ban taba ganin sadaukai k**ar su ba. Sai da s**a kwana s**a wuni suna wannan yaki sannan s**a fatattaki dakaruna, s**a shigo har nan cikin kasata muka fara gwabzawa. Duk da wannan jarumtar tawa da kyar na samu nasarar kashe biyu daga cikinsu, sannan s**a rufar min gaba daya har s**a kasheni. Magajin sarkinsu ya haye karagata kuma ya aure ƴata Jaanu. Ya kai babban boka wannan mafarki fa ya dugunzuma min hankali, na kira ka ne ba don komai ba sai domin ka warware min komai, kuma ka bani shawarar abinda zanyi."
Boka Ruguzan yayi ajiyar zuciya ya ce, "Kabilar Banu Kuyuru!" Sarki Ayubul Zairiy ya ce, "Me kake nufi?" Boka Ruguzan ya yi gyaran murya ya fiddo madubin tsafinsa ya shafe shi. Hoton tsibirin Gazwar ya bayyana, "Wannan tsibiri da kake kallo ba karamar kadara ba ce aban kasa. Duk fadin birnin Damashkar babu inda ya kai wannan tsibiri albarkatu, akwai jan zinari da tagulla a wurin. Kimanin shekaru dari baya, wata kabila mara asali da ake kira Banu Kuyuru s**a zo s**a mamaye wannan tsibiri. Hakika wannan kabila ta tara manyan sadaukai da jarumai, kawar dasu ba karamin aiki bane. Idan baka manta ba, a shekarun baya akwai lokacin da maigidanka ya turo maka da wata wasiƙa yace ma, nan da wani lokaci ƙanƙani akwai waɗansu baƙin mutane da zasu bayyana a yankin ƙasarka, har ya baka umarnin ka tabbatar da cewa ka kore su ko kuma ka yaƙesu. To ina tabbatar maka da cewa waɗannan mutane ba wasu bane face ƴan ƙabilar banu Kuyuru." Yana zuwa nan a zancensa ya sake shafar madubin, hoton gumurzun yaki tsakanin Aymanul Faris da 'yan fashin kan teku ya bayyana, sannan sai hoton gumurzunsa da wannan zabgegiyar macijiya ya sake bayyana.
Sarki Ayubul Zairiy ya firgice ya gyara zama ya ce, "Waye wannan yaro kuma?" Boka Ruguzan ya yi guntun murmushi ya ce, "Shi ne magajin shugaban wancan kabila. Ka dai ga tsananin jarumtakarsa, kaga kuma tsantsar sa'arsa. Ya zama dole ka san matakin da zaka dauka akan wannan kabila, idan ba haka ba kuwa mafarkinka zai zama gaskiya, kuma sai fushin mai gidanka ya tabbata akanka!." Hankalin sarki Ayubul Zairiy ya ɗugunzuma saboda shi kaɗai waye wannan mai gida nasa, da kuma hukuncin da yake yiwa mutum idan ya gagara cika umarninsa. Daga bisani kuma sai ya bushe da dariya ya ce, "Na rantse da 'yata Jaanu. Nan da cikar mako guda zan ɗebi dakaru masu yawan gaske, zamu yiwa wannan tsibiri dirar mikiya. Tabbas sai jini yayi ambaliya, gangar jikin bil'adama kuma zata zamo abar takawa akan wannan tsibiri. Yara ƙananu da mata zasu zama bayi ƙasƙantattu. Domin cika umarnin mai gidana daga yau na ƙulla aniyar yaki da ƙabilar banu Kuyuru sai na ruguza wannan kabila."
***

19/10/2023

Assalamu Alaikum

insha Allah Gobe zamu cigaba da kawo muku littafi kamr yanda muka saba..

wannan karon har wanda zaku iya download (PDF) zamu ringa kawo muku ku dai ku daure ku ringa yi mana likes da share and comment mu kuma amu cigaba da zaklo muku novels masu dan karen dadi..

20/11/2022

SA MAZA GUDU
littafi na daya(1)
page (1)
Complete book
Na Abdul Aziz sani madakin gini.

A wani zamani can baya mai tsawo da ya shude a cikin daular larabawa a zamanin da babu wata
huldar kasuwanci wacce tafi cinikin batayi,anyi wani babban birni mai suna Madinatul Zauwara.
Birnin Madinatul Zauwara na karkashin mulkin wani gawurtaccen sarki ne ma'abocin jarumtaka
wanda ya zamo gwarzon mayaki kuma dodo ha dukkan sarakunan dake nahiyar,ana kiran wanna
sarki da suna Sharkuf bin Aufan.
Duk wani abu najin dadin duniya Allah yabawa
sarki Sharkuf,yanada 'ya'ya guda tara amma
dukkaninsu mazane,sai mace guda daya.Babban
dansa kuwa shekararsa talatin da takwas,ana
kiransa da Lahaman.
Lahaman ya gado maifinsa a sadaukantaka da
jarumta kuma shine yake jagorantakar dakarun
sarki a duk sa'adda za'a fita FARAUTAR BAYI.
A tarihin fitarsa farautar bayi sau sittin da uku bai
taba dawowa gida cikin rashin nasara ba,kuma
duk sa'adda ya fita baya dawowa da kasa da bayi
dubu uku,sau tari idan yarima Lahaman ya fita
farautar bayi baya dawowa sai bayan wata biyu
ko wata uku.
Kasi daya cikin kaso uku na ribar bayin idan an
siyar na yarima Lahaman ne,ragowar kason biyun
kuwa na sarki Sharkuf ne.Saidai duk dakarun da
aka fita wannan farauta dasu akan basu kyautar
bayi bibbiyu.
Bisa wannan dalili ne a gaba dayan 'ya'yan sarki
Sharkuf babu mai kudin Lahaman,kuma wanda
wanda mutane ke sa ran cewa za'a bashi gadon
KARAGAR sarki to amma sho sarki Sharkuf yaki
fadat wanda zai gajeshi.

kuiy downloading na PDF ta wannan link
https://hausabooks.rf.gd/

20/11/2022

GIDAN UNCLE
( Love and romantic story )


SHORT AND TRUE LIFE STORY


Page One (1)
-----------------
-----------------

Zaune suke a dinning table gaba daya ahlin gdan guda biyar suna dinner cike da kulawa da tattalin juna yarane guda biyu mata kyawawa sai wata yar matashiyar budurwa da bazata wucce 17 years kyakkyawa ce sosai Mai dirarren jiki duk da a zaune take da alamun bazata cika tsayi ba kuma ba gajeriya bace ba fara bace tass kuma ba baqa ba itadai zaa iya kiranta wankan tarwada tanada murjajjen jiki sosai kuma tanada cikar halitta sosai.

Yar matashiyar matar gdan da itama bazata wucce 25 years ba ta kalleta tace “Hameed k**ar wani Abu yana damun qanwarka Umaimah fah naga kwana biyu bata da walwala sosai ko kai baka lura da hakan ba?” ajiye cokalin hanunsa yayi d**o ya kalli Umaimah da kanta yake qasa yace “bazai wucce tunanin Ummanki ba ko?" Saurin daga masa kai tayi tace “wlh Uncle narasa meyasa duk tsayin shekarun nan da na rasa mahaifana bantabajin ciwon rashinsu ba sai a yan kwanakin nan...”

Tayi shiru da mgnr saboda kukan da yakecin zuciyarta yan qananun yaran guda biyu da basu wucce shekara uku da biyar ba s**a matso s**a rungume ta babbar tace “Aunty Umah ki daina damuwa bamaso kinga har kin rame ko Daddy kaima kaga ta rame ko?" murmushi yayi ya miqe yace “is ok zata daina kuje ku kwanta saida safe mayi mgnr saboda yanzun na gaji yawwa Umaimah ki yomin list na abubuwan da k**e buqata nasan dai bakida mai naga kinyi duhu kuma wata yayi nisa qila bakida parts ko?"

zaku iya downloading na complete littafin gidan uncle ta wannnan link din https://hausabooks.rf.gd/

20/11/2022

HAWAYEN JINI (01)

Hazaƙa Writers Association

Labari da Rubutawa:
Yareema Shaheed 08030704570

Ƙirƙirarren labari ne, ban yi shi don aibata wani ko wata ba ko muzantawa ba, kuma ban yarda da a canja min labarina ko canja sunan wani abu daga ciki ko kwaikwayon labarin ba ba tare da izinina ba, yin hakan mutum zai fuskanci hukunci.

بِسْــــــــــــــــــــــمِ اَللّهِ الرَّحْمنِ الرَّحِيمِِ

Sanye yake da riga da wando na shadda kalar sararin samaniya (Sky blue) wanda ya yi masa matuƙar kyau, agogo ya ɗauko ya ɗaura a hannunsa na hagu tare da zura zoben azurfa a babbar yatsarsa na hannun dama sanan ya sa wula kalar sararin samaniya da takalmi.

Sallama abokinsa Mahfuz ya yi tare da shigowa ɗakin ya ce,
" Haba! Abokina Hamdan ka barmu a waje tun ɗazun muna ta tsimayen jiranka, ya k**ata ace zuwa yanzu ka gama shiryawa domin mu samu damar halartar gurin bikin walimar da wuri."
"Hmm! Mahfuz kenan duk saurinka dai ka bari na gama shiryawa a tsanake, domin yau yana daga cikin ranar da ba zan taɓa mantawa da shi ba a tarihin rayuwata ba, don haka kaga dole na tsaya na kimtsa a tsanake domin faranta wa zinariyata Nuraida wadda za ta kasance matata gobe iwarhaka In Sha Allah (My wife to be)."
"Hmm! Duk na ji Hamdan amma ai dai ka bari goben ya yi ko a ɗaura domin gaggawa ai aikin shaiɗan ne." Ya ƙarashe maganar tare da yin dariyar zolaya.

Hamdan da Mahfuz sun gama shiryawa tsaf. don haka s**a nufi hanyar fita gidan. Suna dosowa daidai kofar falon s**a ji ɗan hayaniya na tashi. Da sauri-sauri s**a ƙarasa domin jin abin da ke faruwa.

Isarsu gurin ke da wuya Hajiya Mero ta zuba masu wani wawan kallo tare da ajiye nauyayyar ajiyar zuciya ta ce, "Hamdan dama yanzu zan aika a kira mun kai sai kuma ga shi ka fito faɗuwa ya zo daidai da zama."

Jin haka ya sa s**a samu guri s**a zauna akan kujera mai cin mutum biyu, domin jin abin da ke faruwa.

"Ina za ku je ne naga kun sha ado tare da sa kaya iri ɗaya haka? Ji s**a yi gabansu ya yanke ya faɗi, domin maganar Hajiya Mero ya yi matuƙar dukan zuƙatansu tare da basu mamaki, a tunaninsu ai ta san komai na shirye-shiryen bikin da za ayi gobe. Domin ita ce ke shirya komai da za a gudanar a bikin a matsayinta na uwar ango Hamdan.

Shiru s**a yi suna kallon-kallon juna sun kasa magana.
, "Ba da ku nake magana ba kuna jina kun yi kunnan shegu da ni k**ar marasa gaskiya ?" A jiyan zuciya Mahfuz da Hamdan s**a yi s**a haɗa baki s**a ce, "Hajiya za mu tafi Walimar ne mun ma makara domin karfe huɗu da rabi aka ce ga shi yanzu har karfe biyar har...." Basu gama maganar ba sai ji s**a yi Hajiya ta katsesu daga maganar da suke yi ta ce, "Uhm! ku yi mun shiru shashashen banza da wofi.

Gabansu ne ya yanke ya faɗi don jin furucin Hajiya Mero, "To wai mai yake shirin faruwa ne mai Hajiya ne nufi?" Duk wannan zancen sun yi shi ne a cikin zuciyarsu domin Hajiya ka dai za ta warware masu abin da take nufi.

Falon ɗaukar shiru ya yi k**ar babu kowa a ciki na tsawon mintunan da ba za su gaza biyar ba. Miƙewa tsaye Hajiya Mero ta yi tare da yin safa da marwa a cikin falon hannunta na haɗe a bayanta magana ta fara ta ce,

"Hamdan! Hamdan!! Hamdan!!!?"
"Na'am Momy."
Sau nawa na kira sunanka?"
Cikin sanyayyar murya ya ce, "Sau uku."
"Hamdan sanin kanka ne duk faɗin duniyar nan ba ka da k**ata haka ne?"
"E! Momy."
"Da kyau! Hamdan bari in fada maka wasu abubuwa wanda ba ka sani ba, tun kana tsumma mahaifinka ya rasu ya barni da kai, lokacin ba za ka huce wata biyu ba a duniya, na fuskanci ƙalu bale daban-daban a rayuwarmu kafin ka girma, na shayar da kai na tsawon wata goma sha takwas tare da ɗaukar cikinka na tsawon wata tara, shin duk wannan abubuwan da na yi ma za ka iya biyana?"
"A'a Momy har abada ban isa na iya biyanki ba, ladanki na gurin Allah

ku shiga wannan link

https://hausabooks.rf.gd/

din domin sauke littafin da kuma wasu sauran littattafan hausa

20/11/2022

1-WATA SHARI'AH
Na Amrah A Msh
NAGARTA WRITERS ASSOCIATION
Ina farawa da sunan Allah mai rahama mai jink'ai,
dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah
mad'aukakin sarki, tsira da aminci su k'ara tabbata ga
shugabanmu annabi Muhammadu (SAW) tare da
Alayensa, na godewa Allah mai kowa mai komai da ya
ba ni damar sake kawo muku wannan labarin nawa.
Wannan labari mai taken wata shari'a fiye da rabinsa
ya faru da gaske, na yi ne domin fad'akar da masu hali
irin na jarumar cikin littafin, ina fatan za a amfana da
abin da za a karanta a cikinsa, ina kuma fatan za ku ji
dad'inshi.
Jinjina, godiya, bangirma ga uwa mabada mama,
k'ungiya mai albarka Nagarta Writers Association, fatana
a kullum Allah ya k'ara d'aukaka mana ku, Allah ya
k'ara baseerah, hikima, ilimi, hazak'a da kuma zak'in
hannu.
RAZ da ku nake tak'ama da tink'aho a kodayaushe,
da bazarku nake taka rawa, bani da k**arku a duk
online writers, Allah ya bar zumunci ya barmu tare.
Sauran masoyana na duk fad'in duniyarnan ina
k'aunarku kuma ina alfahari daku, inama ace baki zai iya
lissafoku baki d'aya? Aikuwa dana zage damtse wurin
jera suyenku tare da sanar daku kaf sak'unanku suna
isowa gareni, saidai kuma kash! Ba abune mai sauk'i ba
saboda yawanku, saidai ince nima ina k'aunarku kuma
ina alfahari daku.
RAZ NOVELLA one and two ina godiya gareku, Allah
yabar minku da soyayya da k'auna.
************
{1}
Yammaci ne mai cike da ni'ima,
iska na kad'awa ta ko'ina, ganyaye sunyi tsanwa shar
abun gwanin ban sha'awa, sama tayi luf da hadari
kwance a cikinta, ko'ina yayi tsit babu ko kukan
tsuntsaye, kowa ya ladaftu a gidansa dan gudun
saukowar ruwan sama.
Tuk'i yake da k'arfin gaske k**ar mai shirin tashi
sama,
Daga gefenshi (kujerar zaman banza) wata mace ce
ta hakimce fuskarta sanye da dark glasses,
kyakkyawace ajin k'arshe, tanata taunar chewing gum
cikin natsuwa take kallon yanda namijin yake sharara
gudu abunshi.
"Dan Allah Honey ka rage gudun nan da kake, ka
bimu a hankali mana" ta fad'a bayan ta zare glasses
d'in dake idonta.
"Ai dolece tasa kikaga ina gudun nan Sultana, bakiga
yanda saman take bane? Ina gudun kar ruwan sama ya
saukone, kinsan watan August ruwan sama baya alerting
kafin yazo saidai kawai aganshi yazo, kuma da k'arfi
yake zuwa yanda dole sai munyi parking har sai lokacin
daya tsaya sannan mu tafi" ya bata amsa still yana
shararar gudunsa.
Shiru tayi bata kuma fad'in komai ba, ganin ya k'ara
yawan gudun da yake yasa ta sake maimaitwa,
"Abban Hafsa dan Allah ka rage gudun da kake,
kasan fa bana son gudu da mota saisa kakeyi".
Bai ko kalleta ba yaci gaba da tuk'inshi.
"Nikam wai kodai duk cikin fushin nayi winning d'inka
a shari'ar yaune yasakaka wannan gudun tsiyar? Nikam
karka zubar damu garin fushinka".
A fusace ya rage gudun motar ya koma tuk'ata slowly,
"Sultana an fad'a miki wai naji haushine dan kinyi
winning d'ina shari'ar yau? Kika sani ma ko da gangan
na barki kikayi winning d'in nawa dan na ganki sabuwar
lawyer ne?"
"Kaidai fad'i gaskiya Honey" ta fad'a cikin zaulaya
tana masa dariya.
"Kaga ai gashi yanzu nasa ka rage gudun ko? Inda
ace ban maka hakaba da yanzu kana nan kana sharara
gudu damu".
"Au! Haka kika fad'a? Zakija inci gaba daga inda na
tsaya kuwa" ya fad'a yana k'ok'arin cigaba da
gudunshi.
"A'a nidai dan Allah kayi hak'uri tunda ai mun kusa
isa gidan ma".
Tana gama fad'in haka kuwa ruwan sama ya sauko
da k'arfin gaske mai had'e da iska sosai,
"Kinga abunda nake fad'a miki ko? Inda kin bari baci
gaba da gudun aida tuni mun isa",
"Ehh nidai na yarda kabi a hankali d'in koma dai
yaushe ne zamu isa babu matsala".
Saida ruwan sama ya yawaita sosai sannan s**a iso
gida,
Saida yayi horn sau uku kafin maigadi ya fito
hannunshi rik'e da lema ya wage gate d'in gidan,
D'aga ma maigadin hannu yayi alamar gaisuwa
tareda tsaida motarshi a daidai inda aka tanada domin
ajiye motoci.

zaku iya shiga wannan link

https://hausabooks.rf.gd/2022/10/30/wata-sharia-hausa-book-1/

domin karanta cikakken littafin da kuma zaku iya downloading na PDF dinsa duk a ciki

Want your business to be the top-listed Beauty Salon in Abuja?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Category

Address


Abuja