Dr. Nazir Health & General Services

Dr. Nazir Health & General Services

Share

Wannan page muna Bayar da magungunan Gargajiya ne da na zamani sannan da sayar da filaye da gidaje

04/06/2026

Shawara Gamasu Aikata Istumna i

04/06/2026

Tinubu zai nada ɗiyar shugaban hukumar NDLEA mukami a Nijeriya

Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya miƙa sunan Dr. Zainab Marwa ga Majalisar Dattawa domin tantancewa a matsayin mamba a Hukumar Gudanarwar Hukumar Raya Yankin Neja Delta (NDDC), inda za ta wakilci shiyyar Arewa maso Gabas.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito naɗin na da nufin cike gurbin da aka samu sakamakon murabus ɗin tsohon mamba a hukumar, Hon. Abdulrazak Namdas.

Wanda ya ajiye mukaminsa a ranar 30 ga Maris, 2026, domin mayar da hankali kan burinsa na tsayawa takarar gwamnan Jihar Adamawa.

04/06/2026

DA ƊUMI-ƊUMI: Wata Mata Ta Karɓi Musulunci Bayan Barin Addinin Kiristanci

Wata mata ta rungumi Musulunci bayan shekaru tana bin addinin Kiristanci, lamarin da ya jawo murna da yabawa daga Musulmai a sassa daban-daban na duniya.

Rahotanni sun nuna cewa matar ta bayyana Musulunci a matsayin addinin gaskiya, zaman lafiya da kwanciyar hankali, tana mai nuna farin cikinta da matakin da ta ɗauka.

Masu amfani da kafafen sada zumunta sun yi mata fatan alheri tare da yin addu'ar Allah Ya tabbatar da ita a kan addini kuma Ya ƙara mata ilimi da imani.

Muna roƙon Allah Maɗaukakin Sarki Ya shiryar da mu baki ɗaya, Ya tabbatar da ita a kan tafarki madaidaici. Ameen.

Wane fata za ku yi mata?

Ku shiga shafin jaridar ATV Hausa domin samun Sahihan Labarai.

04/06/2026

"Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un. Mun yi rashin Alhaji Audu Manager, mutum mai taimakon al'umma wanda alherinsa ya amfanar da jama'a a Najeriya da ma faɗin Afirka. Allah Ya jiƙansa da rahama, Ya sa Aljannatul Firdausi ce makomarsa. Amin." 🤲🕊️

04/06/2026

Amfanin Dabino Ajikin Dan Adam

04/06/2026

Sponsored

Burina in ga al’ummar Jihar Kano cikin Walwala da farin ciki, wannan ne ya sa na amsa kiran Jama'a na fito takarar Gwamnan kano.

In ji Dr Gashash.

04/06/2026

Amfanin Tafarnuwa da Ganyan mangoro Ga Lafiyar Dan Adam

04/06/2026

TALLAR MAGANIN ULCER
Naziru Traditional Medicine
Kana fama da: Ciwon Ulcer
Zafin ciki bayan cin abinci
Yawan tashin zuciya
Kumburin ciki da yawan gyambon ciki
Yawan kaikayin ciki da ciwon mara
Muna da magungunan gargajiya masu inganci da izinin Allah domin taimakawa masu fama da waɗannan matsaloli.
Magani mai inganci
Sauƙin amfani
Shawarar yadda za a kula da abinci
Address: Medile, Kwanar Turba
📞 08067989338
📞 08122944448
Naziru Traditional Medicine
"Lafiya ita ce babban jari."
⚠️ Idan ciwon ulcer ya yi tsanani, yana haifar da amai da jini ko bayan gida mai baƙi, a gaggauta zuwa asibiti domin

03/06/2026

Innalillahi wa innah ilaihi Raju un yanzu muke samun labarin wani bawan Allah a unguwar mu ya rasu tun ranar sallah matarsa da ya'yansa sun tafi sallah ganin gida a zaria suke wan nan abun ya taba zuciyarmu sosai

Kwanansa (6) da rasuwa shi kadai acikin gida babu wanda yasani sai yau ake jin ware yayi yawa a unguwar anbuga gidansa shiru kuma kamar alamar warin daga ciki yake fitowa cikin daren nan ansamo tsani an tsallaka aka tarar dashi harya fara rubewa 😭

Bawan Allah mutumin kirki Allah yajikansa da rahama Allah yasa mutuwa hutuce agaresa da sauran muslmai lallai makwabta wallahi dole mu gyara Alakarmu ace mutum kwana 6 kuma ba a ganinsa babu labari ba a binceka ba kuma zuwa yayi bayada yan uwa a kusa

03/06/2026

Allah ya yi wa Gwanin Alƙur’ani Alaramma Malam Nura Ahmad Fagge rasuwa a yammacin ranar Talata.

Arewa Updates ta rawaito cewa, wannan na cikin sanarwar da zauren Gwanayen Alƙur’ani ya fitar.

Sanarwar ta bayyana cewa za a gudanar da jana’izar marigayin da misalin karfe 8:00 na safiyar Laraba a Tsangayarsu da ke Fagge Layin Mai Kashin Rago, gabas da Masallacin Idi.

Marigayin ya kasance daya daga cikin malaman Alƙur’ani da s**a yi fice wajen koyarwa da tarbiyyar almajirai a Kano.

Al’umma na ci gaba da miƙa ta’aziyya tare da addu’ar Allah Ya jikansa.

Arewa Updates ta rubuta muku wannan labari da taimakon fasahar AI.

Want your business to be the top-listed Beauty Salon in Kano?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Category

Telephone

Website

Address


Kano